Blog Archive

Powered by Blogger.

Sake zaben Buhari a 2019 shine kadai zai magance cigaba da Cin hanci, a Nigeria- inji Rotimi Amaichi

Ministan sifiri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa, zabar Muhammadu Buhari ya ci gaba da zama shugaban kasa a shekara ta 2019, shi ne kadai za...



Ministan sifiri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa,
zabar Muhammadu Buhari ya ci gaba da zama
shugaban kasa a shekara ta 2019, shi ne kadai
zai magance matsalar ci gaba da cin hanci da
rashawa a Nijeriya, saboda haka, ya zama wajibi
ga dukkan ‘yan Nijeriya da su zabi Muhammadu Buhari karo na biyu, don ba shi damar ci gaba da
yaki da cin hanci da rashawa a kasar nan. Ministan ya bayyana haka ne a ofishinsa lokacin
da ‘yan jarida suka kai masa ziyara. Saboda haka,
sai ya kara jaddada cewa, yaki da cin hanci da
gwamnatin Buhari ke yi na bukatar ‘yan Nijeriya
su ci gaba da tallafa masa wajen ganin an samu
nasara. Ya ce matukar ‘yan Nijeriya suka yi kuskuren
zabar jam’iyyar PDP, su tabbatar da cewa, kamar
sun ba kura ajiyar nama ne, domin kuwa, sun
shafe shekara hudu suna cikin kishi. Saboda
haka da zarar sun sake samun dama sai su ci
gaba da watanda da dukiyar jama’ar kasa, fife ma da yadda suka yi a baya. Ministan ya kara da cewa,“Shekara hudu da suka
wuce jam’iyyar adawa ta PDP na cikin yunwa, ba
yunwar mulki ba, yunwar kudi, domin da za ka
ba su zabi tsakanin kudi da mulki, za su zabi kudi
ne, su bar mulki, saboda suna tsananin bukatar
kudi a halin yanzu,” kamar yadda ya ce. Ha kuma ya ce, ka da ‘yan Nijeriya su dauki sake
zabar Buhari a matsayin abu mai sauki, domin
akwai, wadanda ke zargin gwamnatinsa da laifin
gazawa, wadanda kuma in ma akwai gazawar su
ne suka haifar da wannan gazawar. Saboda
haka sai an jajirce matuka, wajen ganin Buhari ya ci gaba, domin sake ba shi damar da zai ci gaba
da dora kasar nan a kan kyakkyawar hanya.
.
©hausaleadership

COMMENTS

Name

Al'ajabi,13,Android zone,69,Applications,3,Aure,25,Blogger zone,1,computer zone,4,Dadin Kowa sabon salo,27,Facebook zone,12,Free Browsing,2,Hausa Films,1,Hausa novels,1,hotuna,2,Java zone,15,Kannywood,55,kiwon lafiya,35,Mata,12,Musics,24,Network,21,News,146,others,16,siyasa,81,Soyayya,3,Symbian zone,5,Video clips,33,video tutorials,3,Whatsapp,1,
ltr
item
Ameer: Sake zaben Buhari a 2019 shine kadai zai magance cigaba da Cin hanci, a Nigeria- inji Rotimi Amaichi
Sake zaben Buhari a 2019 shine kadai zai magance cigaba da Cin hanci, a Nigeria- inji Rotimi Amaichi
http://fm.nextwapblog.com/files/6475/rotimi-amaechi.jpg
Ameer
https://ameeryau.blogspot.com/2018/02/sake-zaben-buhari-2019-shine-kadai-zai.html
https://ameeryau.blogspot.com/
https://ameeryau.blogspot.com/
https://ameeryau.blogspot.com/2018/02/sake-zaben-buhari-2019-shine-kadai-zai.html
true
2994989324915487916
UTF-8
Loaded All Posts Not found any posts VIEW ALL Readmore Reply Cancel reply Delete By Home PAGES POSTS View All RECOMMENDED FOR YOU LABEL ARCHIVE SEARCH ALL POSTS Not found any post match with your request Back Home Sunday Monday Tuesday Wednesday Thursday Friday Saturday Sun Mon Tue Wed Thu Fri Sat January February March April May June July August September October November December Jan Feb Mar Apr May Jun Jul Aug Sep Oct Nov Dec just now 1 minute ago $$1$$ minutes ago 1 hour ago $$1$$ hours ago Yesterday $$1$$ days ago $$1$$ weeks ago more than 5 weeks ago Followers Follow THIS PREMIUM CONTENT IS LOCKED STEP 1: Share to a social network STEP 2: Click the link on your social network Copy All Code Select All Code All codes were copied to your clipboard Can not copy the codes / texts, please press [CTRL]+[C] (or CMD+C with Mac) to copy